1 Yabi Ubangiji.
2 Bari a yabi sunan Ubangiji,
3 Daga fitowar rana zuwa inda take fāɗuwa,
4 Ana ɗaukaka Ubangiji a bisa dukan al’ummai,
5 Wane ne yake kamar Ubangiji Allahnmu,
6 wanda yake sunkuya yă dubi
7 Yakan tā da matalauta daga ƙura
8 ya zaunar da su tare da sarakuna,
9 Yakan zaunar da matar da ba haihuwa a gidanta