1 Yabi Ubangiji.
2 ’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar;
3 Wadata da arziki suna a cikin gidansa,
4 Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya,
5 Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake,
6 Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba;
7 Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba;
8 Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba;
9 Ya rarraba kyautansa ga matalauta,
10 Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi,