1 Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah;
2 Ku farka, garaya da molo!
3 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai;
4 Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai;
5 A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai,
6 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama,
7 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki,
8 Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne;
9 Mowab shi ne kwanon wankina,
10 Wa zai kawo ni birni mai katanga?
11 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu
12 Ka ba mu taimako a kan abokin gāba,
13 Tare da Allah za mu yi nasara,