Salmos 106

HAUSA

1 Yabi Ubangiji.

2 Wane ne zai furta manyan ayyukan Ubangiji

3 Masu albarka ne waɗanda suke yin adalci,

4 Ka tuna da ni, ya Ubangiji, sa’ad da ka nuna alheri ga mutanenka,

5 don in ji daɗin nasarar zaɓaɓɓunka,

6 Mun yi zunubi, kamar yadda kakanninmu suka yi;

7 Sa’ad da kakanninmu suke a Masar,

8 Duk da haka ya cece su saboda sunansa,

9 Ya tsawata wa Jan Teku, ya kuwa bushe;

10 Ya cece su daga hannun maƙiyi;

11 Ruwaye suka rufe abokan gābansu;

12 Sa’an nan suka gaskata alkawarinsa

13 Amma nan da nan suka manta abin da ya yi

14 A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su

15 Sai ya ba su abin da suka roƙa,

16 A sansani suka ji kishin Musa

17 Ƙasa ta buɗe ta haɗiye Datan

18 Wuta ta ƙuno a cikin mabiyansu;

19 A Horeb suka yi ɗan maraƙi

20 Suka sauke Ɗaukakarsu

21 Suka manta da Allahn da ya cece su,

22 mu’ujizai a ƙasar Ham

23 Don haka ya ce zai hallaka su,

24 Sai suka rena ƙasa mai ni’ima;

25 Suka yi gunaguni a tentunansu

26 Saboda haka ya rantse musu ya kuma ɗaga hannu

27 ya sa zuriyarsu su mutu a cikin al’ummai

28 Suka haɗa kai da Ba’al-Feyor

29 suka tsokane Ubangiji ya yi fushi ta wurin mugayen ayyukansu,

30 Amma Finehas ya miƙe tsaye ya ɗauki mataki,

31 An ayana masa wannan a matsayin adalci

32 A ruwan Meriba suka ba Ubangiji fushi,

33 saboda sun yi tayarwa a kan Ruhun Allah,

34 Ba su hallakar da mutanen

35 amma suka yi cuɗanya da al’ummai

36 Suka yi wa gumakansu sujada,

37 Suka miƙa ’ya’yansu maza hadaya

38 Suka zub da jini marar laifi,

39 Suka ƙazantar da kansu ta wurin abin da suka yi;

40 Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa

41 Ya miƙa su ga al’ummai,

42 Abokan gābansu suka danne su

43 Sau da yawa ya cece su,

44 Amma ya lura da wahalarsu

45 saboda su ya tuna da alkawarinsa

46 Ya sa aka ji tausayinsu

47 Ka cece mu, Ubangiji Allahnmu,

48 Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado