Sofonias 1

HAUSA

1 Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.

2 “Zan hallaka kome

3 “Zan hallaka mutane da dabbobi;

4 “Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda

5 waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki

6 Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji,

7 Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka,

8 “A ranar hadayar Ubangiji

9 A wannan rana zan hukunta

10 “A wannan rana,”

11 Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa;

12 A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu

13 Za a washe dukiyarsu,

14 Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa,

15 Ranan nan za tă zama ranar fushi,

16 rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi

17 “Zan kawo baƙin ciki a kan mutane

18 Azurfarsu ko zinariyarsu

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado