1 Addu’ar annabi Habakkuk. A kan shigiyont.
2 Ya Ubangiji, na ji irin shaharar da ka yi;
3 Allah ya zo daga Teman,
4 Darajarsa ta yi kamar fitowar rana;
5 Annoba ta sha gabansa;
6 Ya tsaya, ya kuwa girgiza duniya;
7 Na ga tentin Kushan cikin azaba;
8 Ka ji haushin koguna ne, ya Ubangiji?
9 Ka ja bakanka,
10 duwatsu sun gan ka sai suka ƙame.
11 Rana da wata suka tsaya cik a sammai
12 Cikin hasala ka ratsa duniya
13 Ka fito don ka fanshi mutanenka,
14 Da māshinsa ka soki kansa
15 Ka tattake teku da dawakanka,
16 Na ji sai zuciyata ta buga,
17 Ko da yake itace ɓaure bai tohu ba,
18 duk da haka zan yi farin ciki da Ubangiji,
19 Ubangiji Mai Iko Duka shi ne ƙarfina;