1 Mutumin da ba ya abokantaka yakan nema ya cika burinsa ne kaɗai;
2 Wawa ba ya sha’awa ya sami fahimta
3 Sa’ad da mugunci ya zo, reni ma kan zo,
4 Kalmomin bakin mutum suna da zurfi kamar ruwaye,
5 Ba shi da kyau ka yi wa mugu alheri
6 Leɓunan wawa kan jawo masa faɗa,
7 Bakin wawa lalatar da kansa yake yi
8 Kalmomin mai gulma kamar abinci mai daɗi suke;
9 Wanda yake ragwanci a aikinsa
10 Sunan Ubangiji hasumiya ce mai ƙarfi;
11 Dukiyar masu arziki ita ce birninsu mai katanga;
12 Kafin fāɗuwarsa zuciyar mutum takan yi girman kai,
13 Duk wanda yakan ba da amsa kafin ya saurara,
14 Sa rai da mutum ke yi kan taimake shi sa’ad da yake ciwo,
15 Zuciya mai la’akari kan nemi sani;
16 Kyauta kan buɗe hanya wa mai bayarwa
17 Wanda ya fara mai da jawabi yakan zama kamar shi ne mai gaskiya,
18 Jefa ƙuri’a kan daidaita tsakanin masu faɗa
19 Ɗan’uwan da aka yi wa laifi ya fi birni mai katanga wuyan shiryawa,
20 Daga abin da baki ya furta ne cikin mutum kan cika;
21 Harshe yana da ikon rai da mutuwa,
22 Duk wanda ya sami mace ya sami abu mai kyau
23 Matalauci kan yi roƙo da taushi,
24 Mutum mai abokai masu yawa kan lalace,