1 Gara ka ci busasshen burodi da kwanciyar rai kuma shiru
2 Bawa mai hikima zai yi mulki a kan da mai rashin kunya,
3 Ana gwajin azurfa da kuma zinariya da wuta,
4 Mugun mutum kan mai da hankali ga mugayen leɓuna;
5 Duk wanda yake wa matalauta ba’a yana zagin Mahaliccinsu ne;
6 Jikoki rawanin tsofaffi ne,
7 Leɓunan basira ba su dace da wawa ba,
8 Cin hanci kamar sihiri yake ga wanda yake ba da shi;
9 Duk wanda ya rufe laifi yana inganta ƙauna ne,
10 Tsawata kan sa mutum ya koyi basira
11 Mugayen mutane sukan kuta tawaye da Allah;
12 Gara a haɗu da beyar da aka ƙwace wa ’ya’ya
13 In mutum ya sāka alheri da mugunta,
14 Farawar faɗa tana kamar ɓarkewa madatsar ruwa ne,
15 Baratar da mai laifi a kuma hukunta mai adalci,
16 Mene ne amfanin kuɗi a hannun wawa,
17 Aboki yakan yi ƙauna a koyaushe,
18 Mutumin da ba shi da azanci yakan ɗauki lamunin wani
19 Duk mai son faɗa yana son zunubi,
20 Mutum mai muguwar zuciya ba ya cin gaba;
21 Kasance da wawa kamar ɗa yakan kawo baƙin ciki
22 Zuciya mai farin ciki magani ne mai kyau,
23 Mugun mutum yakan karɓa cin hanci a asirce
24 Mutum mai basira kan kafa idonsa a kan hikima,
25 Da yake wawa yakan kawo baƙin ciki ga mahaifinsa
26 Ba shi da kyau a hukunta marar laifi,
27 Mutum mai sani yakan yi la’akari da amfani da kalmomi,
28 Ko wawa in bai buɗe bakinsa ba, za a zaci shi mai hikima ne,