1 a duka sa’ad da zan warkar da Isra’ila,
2 amma ba su gane
3 “Suna faranta wa sarki zuciya da muguntarsu,
4 Dukansu mazinata ne
5 A ranar bikin sarkinmu
6 Zukatansu suna kamar matoya;
7 Dukansu suna da zafi kamar matoya;
8 “Efraim yana cuɗanya da al’ummai;
9 Baƙi sun tsotse ƙarfinsa,
10 Girmankan Isra’ila ya ba da shaida a kansa,
11 “Efraim yana kama da kurciya,
12 Sa’ad da suka tafi, zan jefa ragata a kansu;
13 Kaitonsu,
14 Ba sa yin mini kuka da zuciyarsu
15 Na horar da su na kuma ƙarfafa su,
16 Ba sa juya ga Mafi Ɗaukaka;