Oséias 6

HAUSA

1 “Ku zo, mu koma ga Ubangiji.

2 Bayan kwana biyu zai rayar da mu,

3 Bari mu yarda da Ubangiji;

4 “Me zan yi da kai Efraim?

5 Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana,

6 Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba,

7 Kamar Adamu, sun tā da alkawari,

8 Gileyad birni ce ta mugayen mutane,

9 Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum,

10 Na ga wani abu mai bantsoro

11 “Ku kuma, ya mutanen Yahuda,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado