1 “Ku zo, mu koma ga Ubangiji.
2 Bayan kwana biyu zai rayar da mu,
3 Bari mu yarda da Ubangiji;
4 “Me zan yi da kai Efraim?
5 Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana,
6 Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba,
7 Kamar Adamu, sun tā da alkawari,
8 Gileyad birni ce ta mugayen mutane,
9 Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum,
10 Na ga wani abu mai bantsoro
11 “Ku kuma, ya mutanen Yahuda,