1 Ku dawo, ya Isra’ila, ga Ubangiji Allahnku.
2 Ku ɗauki magana tare da ku
3 Assuriya ba za su iya cece mu ba;
4 “Zan gyara ɓatancinsu
5 Zan zama kamar raɓa ga Isra’ila
6 tohonsa za su yi girma.
7 Mutane za su sāke zauna a inuwarsa.
8 Efraim zai ce, me kuma zai haɗa ni da gumaka?
9 Wane ne yake da hikima? Zai gane waɗannan abubuwa.