Oséias 14

HAUSA

1 Ku dawo, ya Isra’ila, ga Ubangiji Allahnku.

2 Ku ɗauki magana tare da ku

3 Assuriya ba za su iya cece mu ba;

4 “Zan gyara ɓatancinsu

5 Zan zama kamar raɓa ga Isra’ila

6 tohonsa za su yi girma.

7 Mutane za su sāke zauna a inuwarsa.

8 Efraim zai ce, me kuma zai haɗa ni da gumaka?

9 Wane ne yake da hikima? Zai gane waɗannan abubuwa.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado