1 Sa’ad da Efraim ya yi magana, mutane sun yi rawan jiki;
2 Yanzu sai yin zunubi a kai a kai suke;
3 Saboda haka za su zama kamar hazon safiya,
4 “Amma ni ne Ubangiji Allahnku,
5 Na lura da ku a hamada,
6 Sa’ad da na ciyar da su sun ƙoshi;
7 Saboda haka zan hau kansu kamar zaki,
8 Kamar beyar da aka ƙwace mata ’ya’yanta,
9 “An hallaka ku, ya Isra’ila,
10 Ina sarkinku, da zai cece ku?
11 Saboda haka cikin fushina na ba ku sarki,
12 An yi ajiyar laifin Efraim,
13 Naƙuda ta zo masa kamar a mace mai haihuwa,
14 “Zan fanshe su daga ikon kabari;
15 ko da ma ya ci gaba cikin ’yan’uwansa.
16 Dole mutanen Samariya su ɗauki laifinsu,