1 “Sa’ad da Isra’ila yake yaro, na ƙaunace shi,
2 Amma yawan kiran da na yi wa Isra’ila
3 Ni ne na koya wa Efraim tafiya
4 Na bishe su da linzamin alheri da tausayi,
5 “Ba za su koma Masar ba
6 Takuba za su yi ta wulgawa a biranensu,
7 Mutanena sun ƙudura su juye daga gare ni.
8 “Yaya zan ba da kai, Efraim?
9 Ba zan zartar da fushina mai zafi ba,
10 Za su bi Ubangiji;
11 Za su zo da rawan jiki
12 Mutanen Efraim sun kewaye ni da ƙarairayi,