1 Mai hari yana matsowa a kanki, Ninebe.
2 Ubangiji zai maido da darajar Yaƙub,
3 Garkuwoyin sojojinsa ja wur ne;
4 Kekunan yaƙi sun zabura a tituna,
5 Ninebe ta tattara rundunarta,
6 An buɗe ƙofofin rafuffukan
7 An umarta cewa birnin
8 Ninebe tana kama da tafki,
9 A washe azurfa;
10 Ta zama wofi, an washe ta, an tuɓe ta!
11 Ina kogon zakokin nan yake yanzu,
12 Zaki ya kashe abin da ya ishe ’ya’yansa
13 “Ina gāba da ke,”