Miquéias 6

HAUSA

1 Ku saurari abin da Ubangiji ya ce,

2 “Ku saurara, ya ku duwatsu game da tuhumar da Ubangiji yake muku,

3 “Ya ku mutanena, me na yi muku?

4 Na fito da ku daga ƙasar Masar

5 Ya ku mutanena, ku tuna

6 Da me zan zo a gaban Ubangiji

7 Ubangiji zai ji daɗin hadayar raguna dubbai

8 Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau.

9 Ku saurara! Ubangiji yana kira ga birni,

10 Har yanzu zan manta, ya muguwar gida

11 Zan kuɓutar da mutumin da yake da ma’auni na rashin gaskiya,

12 Attajiranta masu fitina ne;

13 Saboda haka, zan hallaka ku

14 Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba,

15 Za ku yi shuki amma ba za ku girba ba;

16 Kuna kiyaye ƙa’idodin Omri

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado