1 Ku saurari abin da Ubangiji ya ce,
2 “Ku saurara, ya ku duwatsu game da tuhumar da Ubangiji yake muku,
3 “Ya ku mutanena, me na yi muku?
4 Na fito da ku daga ƙasar Masar
5 Ya ku mutanena, ku tuna
6 Da me zan zo a gaban Ubangiji
7 Ubangiji zai ji daɗin hadayar raguna dubbai
8 Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau.
9 Ku saurara! Ubangiji yana kira ga birni,
10 Har yanzu zan manta, ya muguwar gida
11 Zan kuɓutar da mutumin da yake da ma’auni na rashin gaskiya,
12 Attajiranta masu fitina ne;
13 Saboda haka, zan hallaka ku
14 Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba,
15 Za ku yi shuki amma ba za ku girba ba;
16 Kuna kiyaye ƙa’idodin Omri