1 Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa,
2 “Amma ke, Betlehem ta Efrata,
3 Saboda haka za a yashe Isra’ila
4 Zai tsaya yă yi kiwon garkensa
5 Zai kuma zama salamarsu.
6 Za su yi mulkin ƙasar Assuriya da takobi,
7 Raguwar Yaƙub za tă kasance
8 Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai,
9 Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka,
10 “A wannan rana,” in ji Ubangiji
11 Zan hallaka biranen ƙasarku
12 Zan kawar da maitarku,
13 Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa
14 Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku
15 Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala