Miquéias 5

HAUSA

1 Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa,

2 “Amma ke, Betlehem ta Efrata,

3 Saboda haka za a yashe Isra’ila

4 Zai tsaya yă yi kiwon garkensa

5 Zai kuma zama salamarsu.

6 Za su yi mulkin ƙasar Assuriya da takobi,

7 Raguwar Yaƙub za tă kasance

8 Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai,

9 Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka,

10 “A wannan rana,” in ji Ubangiji

11 Zan hallaka biranen ƙasarku

12 Zan kawar da maitarku,

13 Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa

14 Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku

15 Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado