1 Taku ta ƙare, ku da kuke shirya makirci,
2 Kukan yi ƙyashin gonaki ku kuma ƙwace su,
3 Saboda haka, Ubangiji ya ce,
4 A wannan rana mutane za su yi muku ba’a
5 Saboda haka ba za ku kasance da wani a taron jama’ar Ubangiji
6 “Kada ku yi annabci” in ji annabawansu.
7 Daidai ne a ce, ya gidan Yaƙub,
8 Ba da daɗewa ba mutanena sun tashi
9 Kun kori matan mutanena
10 Ku tafi, ku ba ni wuri!
11 In maƙaryaci da mazambaci ya zo ya ce,
12 “Tabbatacce zan tattara ku duka, ya gidan Yaƙub;
13 Wanda ya fasa ƙofa ya buɗe, shi zai haura yă yi musu jagora,