Miquéias 1

HAUSA

1 Maganar Ubangiji ta zo wa Mika mutumin Moreshet a zamanin Yotam, da na Ahaz, da kuma na Hezekiya, sarakunan Yahuda, Mika ya ga wahayi a kan Samariya da kuma a kan Urushalima. Ga abin da ya ce.

2 Ku ji, ya ku mutane duka,

3 Duba! Ubangiji yana zuwa daga wurin zamansa;

4 Duwatsu za su narke a ƙarƙashin ƙafafunsa,

5 Duk wannan zai faru saboda laifin Yaƙub,

6 “Saboda haka zan mai da Samariya tarin juji,

7 Za a ragargaje dukan allolinta;

8 Saboda wannan zan yi baƙin ciki, in yi kuka;

9 Gama raunin Samariya ba mai warkewa ba ne;

10 Kada a faɗe shi a Gat;

11 Ku wuce tsirara da kuma kunya,

12 Mazaunan Marot

13 Ku da kuke zama a Lakish,

14 Saboda haka za ku ba da kyautan bankwana

15 Ku mazaunan Maresha

16 Ku aske kanku ƙwal don makoki,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado