1 Maganar Ubangiji ta zo wa Mika mutumin Moreshet a zamanin Yotam, da na Ahaz, da kuma na Hezekiya, sarakunan Yahuda, Mika ya ga wahayi a kan Samariya da kuma a kan Urushalima. Ga abin da ya ce.
2 Ku ji, ya ku mutane duka,
3 Duba! Ubangiji yana zuwa daga wurin zamansa;
4 Duwatsu za su narke a ƙarƙashin ƙafafunsa,
5 Duk wannan zai faru saboda laifin Yaƙub,
6 “Saboda haka zan mai da Samariya tarin juji,
7 Za a ragargaje dukan allolinta;
8 Saboda wannan zan yi baƙin ciki, in yi kuka;
9 Gama raunin Samariya ba mai warkewa ba ne;
10 Kada a faɗe shi a Gat;
11 Ku wuce tsirara da kuma kunya,
12 Mazaunan Marot
13 Ku da kuke zama a Lakish,
14 Saboda haka za ku ba da kyautan bankwana
15 Ku mazaunan Maresha
16 Ku aske kanku ƙwal don makoki,