1 Sa’an nan na ce,
2 ku da kuke ƙin abu mai kyau kuke ƙaunar mugunta,
3 ku da kuke cin naman mutanena,
4 Sa’an nan za su kira ga Ubangiji,
5 Ga abin da Ubangiji ya faɗa,
6 Saboda haka dare yana zuwa a bisanku, ba tare da wahayi ba,
7 Masu gani za su ji kunya,
8 Amma game da ni, ina cike da iko
9 Ku ji wannan, ku shugabannin gidan Yaƙub,
10 kuka gina Sihiyona ta wurin zub da jini,
11 Hukunce-hukuncen shugabannin ƙasar na cin hanci ne,
12 Don haka, saboda ku,