Lamentações 3

HAUSA

1 Ni ne mutumin da ya ga azaba

2 Ya kore ni, ya sa na yi tafiya

3 ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni

4 Ya sa fatar jikina da naman jikina sun tsufa

5 Ya yi mini kwanton ɓauna ya kuma kewaye ni

6 Ya sa na zauna a cikin duhu

7 Ya kewaye ni yadda ba zan iya gudu ba;

8 Ko lokacin da nake kira don neman taimako,

9 Ya tare hanyata da tubula na duwatsu;

10 Kamar beyar da take a laɓe tana jira,

11 ya janye ni daga kan hanya ya ɓatar da ni

12 Ya ja kwarinsa

13 Ya harbi zuciyata

14 Na zama abin dariya ga mutanena duka;

15 Ya cika ni da kayan ɗaci

16 Ya kakkarya haƙorana da tsakuwa;

17 An hana ni salama;

18 Saboda haka na ce, “Darajata ta ƙare

19 Na tuna da azabata da kuma sintiri,

20 Na tuna su sosai,

21 Duk da haka na tuna da wannan

22 Domin ƙaunar Ubangiji ba mu hallaka ba;

23 Sababbi ne kowace safiya;

24 Na ce wa kaina, “Ubangiji shi ne nawa;

25 Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke da bege a cikinsa,

26 yana da kyau ka jira shiru

27 Yana da kyau mutum yă sha wuya

28 Bari yă zauna shiru shi kaɗai,

29 Bari yă ɓoye fuskarsa cikin ƙura

30 Bari yă ba da kumatunsa a mare shi,

31 Gama Ubangiji ba ya

32 Ko da ya kawo ɓacin rai, zai nuna tausayi sosai,

33 Gama ba haka kawai yake kawo wahala

34 Bai yarda a tattake

35 ko kuma a danne wa mutum hakkinsa

36 ko kuma a danne wa mutum shari’ar gaskiya

37 Wane ne ya isa yă yi magana kuma ta cika

38 Ba daga bakin Maɗaukaki ne

39 Don mene ne wani mai rai zai yi gunaguni

40 Bari mu auna tafiyarmu mu gwada ta,

41 Bari mu ɗaga zuciyarmu da hannuwanmu

42 “Mun yi zunubi mun yi tawaye

43 “Ka rufe kanka da fushi, ka fafare mu;

44 Ka rufe kanka da gajimare

45 Ka mai da mu tarkace da juji

46 “Dukan maƙiyanmu suna ta yin mana magana

47 Muna cika da tsoro,

48 Hawaye na kwararowa daga idanuna

49 Idanuna za su ci gaba da kwararowa da hawaye,

50 Har sai in Ubangiji ya duba

51 Abin da nake gani yana kawo mini baƙin ciki

52 Maƙiyana suna farauta ta

53 Sun yi ƙoƙari su kashe ni a cikin rami

54 ruwaye suka rufe kaina,

55 Na yi kira ga sunanka, ya Ubangiji,

56 Ka ji roƙona, “Kada ka toshe kunnuwanka

57 Ka zo kusa lokacin da na kira ka,

58 Ya Ubangiji, ka goyi bayana;

59 Ya Ubangiji, ka ga inda aka yi mini ba daidai ba.

60 Ka ga zurfin ramakonsu,

61 Ya Ubangiji, ka ji zaginsu,

62 Abin da maƙiyana suke yin raɗa a kai

63 Dube su! A zaune ko a tsaye,

64 Ka ba su abin da ya dace su samu, ya Ubangiji,

65 Ka sa yana ta rufe zuciyarsu,

66 Ka fafare su cikin fushi

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado