1 Yadda Ubangiji ya rufe Diyar Sihiyona
2 Ubangiji ya hallakar
3 A cikin zafin fushi ya fasa
4 Kamar abokin gāba, ya ɗana bakansa;
5 Ubangiji kamar maƙiyi ne;
6 Ya rushe haikalinsa kamar lambu;
7 Ubangiji ya ƙi bagadensa
8 Ubangiji ya ƙuduri niyya yă rushe bangon
9 Ƙofofinta sun nutse a cikin ƙasa;
10 Dattawan Diyar Sihiyona
11 Idanuna sun dushe don yawan kuka,
12 Suna ce wa uwayensu,
13 Me zan ce miki?
14 Wahayin annabawanki
15 Duk masu wucewa
16 Maƙiyanki duka suna ta surutu
17 Ubangiji ya yi abin da ya shirya;
18 Zuciyar mutane
19 Ki tashi, ki yi kuka cikin dare,
20 “Ka duba, ka gani ya Ubangiji.
21 “Matasa da tsofaffi duk
22 “Kamar yadda kake yin gayyata a ranar biki,