1 Yanzu birnin ya zama babu kowa a ciki,
2 Tana yin kuka mai zafi da dare,
3 Bayan wahala da baƙin ciki,
4 Hanyoyin zuwa Sihiyona suna makoki,
5 Maƙiyanta sun zama shugabanninta;
6 Diyar Sihiyona ba ta
7 A cikin kwanakin da take shan wahala take kuma yawo
8 Urushalima ta yi zunubi ƙwarai
9 Ƙazantarta ta manne wa rigunanta;
10 Maƙiya ya kwashe
11 Dukan mutanenta suna nishi
12 “Ko wannan ba wani abu ba ne a wurinku, dukanku masu wucewa?
13 “Daga sama ya aiko da wuta,
14 “Ya ɗaura zunubaina a wuyana;
15 “Ubangiji ya ƙi
16 “Dalilin da ya sa nake kuka ke nan
17 Sihiyona ta miƙa hannunta,
18 “Ubangiji mai adalci ne,
19 “Na kira abokaina
20 “Duba, Ubangiji, ka ga ƙuncin da nake ciki!
21 “Mutane suna ji ina nishi da ƙyar,
22 “Bari ka ga muguntarsu duka;