Jeremias 5

HAUSA

1 “Ku yi ta kai da kawowa a titunan Urushalima,

2 Ko da yake suna cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye,’

3 Ya Ubangiji, idanunka ba sa ganin gaskiya?

4 Na yi tunani, “Waɗannan ne kawai matalauta;

5 Saboda haka zan tafi wurin shugabanni

6 Saboda haka zaki daga kurmi zai fāɗa musu,

7 “Me zai sa in gafarta muku?

8 An ciyar da su sosai, kamar ƙosassun ingarmu,

9 Ba zan hukunta su saboda wannan ba?” In ji Ubangiji.

10 “Ku ratsa cikin gonakin inabinta ku cinye su,

11 Gidan Isra’ila da gidan Yahuda

12 Sun yi ƙarya a kan Ubangiji;

13 Annabawa holoƙo ne kawai

14 Saboda haka ga abin Ubangiji Allah Maɗaukaki yana cewa,

15 Ya gidan Isra’ila,” in ji Ubangiji,

16 Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne;

17 Za su cinye amfanin gonakinku da abincinku,

18 “Amma ko a cikin waɗancan kwanaki,” in ji Ubangiji, “ba zan hallaka ku gaba ɗaya ba.

19 Sa’ad da kuma mutanen suka yi tambaya, ‘Me ya sa Ubangiji Allahnmu ya yi dukan wannan gare mu?’ Sai ka amsa musu, ‘Yadda kuka yashe ni kuka kuma bauta wa baƙin alloli a ƙasarku, haka yanzu za ku bauta wa baƙi a ƙasar da ba taku ba.’

20 “Ka sanar da wannan ga gidan Yaƙub

21 Ku ji wannan, ku wawaye marasa azanci,

22 Bai kamata ku ji tsorona ba?” In ji Ubangiji.

23 Amma mutanen nan suna da tauraren zukata, kuma ’yan tawaye ne;

24 Ba sa faɗa wa kansu, ‘Bari mu ji tsoron Ubangiji Allahnmu,

25 Laifofinku sun raba ku da waɗannan abubuwa;

26 “A cikin mutanena an sami mugaye

27 Kamar keji cike da tsuntsaye,

28 suka kuma yi ƙiba, suka yi bul-bul.

29 Bai kamata in hukunta su saboda wannan ba?”

30 “Abin banmamaki da bantsoro

31 Annabawa suna annabcin ƙarya,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado