Jeremias 4

HAUSA

1 “In za ka komo, ya Isra’ila,

2 kuma in cikin gaskiya da adalci

3 Ga abin da Ubangiji yana ce wa mutanen Yahuda da kuma na Urushalima.

4 Ku yi wa kanku kaciya ga Ubangiji

5 “Ku yi shela a Yahuda ku kuma furta a Urushalima ku ce,

6 Ku tā da tuta don zuwa Sihiyona!

7 Zaki ya fito daga ruƙuƙinsa;

8 Saboda haka ku yafa tufafin makoki,

9 “A wannan rana,” in ji Ubangiji,

10 Sai na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka, yaya ka ruɗi mutanen nan da kuma Urushalima gaba ɗaya haka ta wurin cewa, ‘Za ku zauna lafiya,’ sa’ad da takobi yana a maƙogwaronmu.”

11 A lokacin za a faɗa wa mutanen nan da kuma Urushalima cewa, “Iska mai zafi daga tuddan hamada za tă hura zuwa wajen mutanena, amma ba don ta sheƙe ko ta rairaye; ba;

12 iska mafificin ƙarfi da ta fito daga gare ni. Yanzu na zartar da hukuncina a kansu.”

13 Duba! Yana zuwa kamar gizagizai,

14 Ya Urushalima, ki wanke mugunta daga zuciyarki ki sami ceto.

15 Murya ta shela daga Dan,

16 “A faɗa wa al’ummai wannan,

17 Sun kewaye ta kamar masu gadin fili,

18 “Halinki da ayyukanki

19 Azabana, azabana!

20 Masifa kan masifa;

21 Har yaushe zan dubi tutar yaƙi

22 “Mutanena wawaye ne;

23 Na dubi duniya,

24 Na dubi duwatsu,

25 Na duba, sai na ga ba kowa;

26 Na duba, sai na ga ƙasa mai amfani ta zama hamada;

27 Ga abin da Ubangiji yana cewa,

28 Saboda haka duniya za tă yi kuka

29 Da jin motsin mahayan dawakai da maharba

30 Me kike yi, ya wadda aka ragargaza?

31 Na ji kuka kamar na mace mai naƙuda,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado