1 Ku busa ƙaho a cikin Sihiyona;
2 rana ce ta baƙin duhu ƙirin,
3 A gabansu wuta tana ci,
4 Suna da kamannin dawakai;
5 Da motsi kamar na kekunan yaƙi
6 Da ganinsu, al’ummai sun kamu da azaba;
7 Sukan auka kamar jarumawa;
8 Ba sa turin juna,
9 Sukan ruga cikin birni,
10 A gabansu duniya takan girgiza,
11 Ubangiji ya yi tsawa
12 “Ko yanzu”, in ji Ubangiji,
13 Ku kyakkece zuciyarku
14 Wa ya sani? Ko zai juya yă kuma ji tausayi
15 A busa ƙaho a Sihiyona,
16 A tattara mutane;
17 Bari firistocin da suke yin hidima a gaban Ubangiji,
18 Ta haka Ubangiji zai yi kishin ƙasarsa
19 Ubangiji zai amsa musu ya ce,
20 “Zan kori sojojin arewa nesa da ku,
21 Kada ki ji tsoro, ya ƙasa;
22 Kada ku ji tsoro, ya ku namun jeji,
23 Ku yi murna, ya ku mutanen Sihiyona,
24 Masussukai za su cika da hatsi;
25 “Zan mayar muku da abin da fāra suka ci a waɗannan shekaru
26 Za ku sami a wadace ku ci, har sai kun ƙoshi,
27 Sa’an nan za ku sani ina cikin Isra’ila,
28 “Daga baya kuma,
29 Har ma a bisan bayina, maza da mata,
30 Zan nuna abubuwan banmamaki a cikin sammai
31 Rana za tă duhunta
32 Amma dukan waɗanda suka nemi