Isaías 9

HAUSA

1 Duk da haka, babu sauran baƙin ciki ga waɗanda suke shan azaba. Dā ya ƙasƙantar da ƙasar kabilan Zebulun da ƙasar Naftali, amma nan gaba zai girmama Galili na Al’ummai, ta hanyar teku wadda take ta Urdun.

2 Mutanen da suke tafiya cikin duhu

3 Ka fadada al’umma

4 Gama kamar yadda yake a kwanakin da aka ci Midiyan da yaƙi,

5 Kowane takalmin jarumin da aka yi amfani da shi a yaƙi

6 Gama a gare mu an haifa mana yaro,

7 Game da girmar gwamnatinsa da salama

8 Ubangiji ya aika da saƙon gāba da Yaƙub;

9 Dukan mutane za su san shi,

10 “Tubalai sun zube a ƙasa,

11 Amma Ubangiji ya ƙarfafa maƙiyan Rezin gāba da su

12 Arameyawa daga gabas da Filistiyawa daga yamma

13 Amma mutanen ba su juyo wurin wanda ya buge su ba,

14 Saboda haka Ubangiji zai yanke Isra’ila kai da wutsiya,

15 dattawa da manyan mutane su ne kai,

16 Waɗanda suke jagorar wannan mutane suna ɓad da su,

17 Saboda haka Ubangiji ba zai ji daɗin matasa ba,

18 Tabbatacce mugunta tana ƙuna kamar wuta;

19 Ta wurin fushin Ubangiji Maɗaukaki

20 A dama za su ci,

21 Manasse zai mai da Efraim abinci, Efraim kuma yă cinye Manasse;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado