Isaías 63

HAUSA

1 Wane ne wannan mai zuwa daga Edom,

2 Me ya sa rigunanka suka yi ja,

3 “Na tattake ’ya’yan inabi ni kaɗai;

4 Gama ranar ɗaukan fansa tana a cikin zuciyata,

5 Na duba, amma babu wanda zai taimaka,

6 Na tattake al’ummai cikin fushina;

7 Zan ba da labarin alherin Ubangiji,

8 Ya ce, “Babu shakka su mutanena ne,

9 Cikin dukan damuwarsu shi ma ya damu,

10 Duk da haka suka yi tawaye

11 Sa’an nan mutanensa suka tuna kwanakin dā,

12 wanda ya aika hannu ɗaukakarsa mai iko

13 wanda ya bishe su cikin zurfafa?

14 kamar shanun da suke gangarawa zuwa kwari,

15 Ka duba daga sama ka gani

16 Amma kai Ubanmu ne,

17 Don me, ya Ubangiji, ka sa muna barin hanyoyinka

18 Gama a ɗan lokaci mutanenka suka mallaki wurinka mai tsarki,

19 Mu naka tun fil azal;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado