1 Da ma za ka tsage sammai ka sauko,
2 Kamar sa’ad da wuta takan ci rassa
3 Gama sa’ad da ka aikata abubuwan bantsoron da ba mu sa tsammani ba,
4 Tun fil azal babu wanda ya taɓa ji,
5 Kakan taimaki waɗanda suke murnan yin abin da yake daidai,
6 Dukanmu mun zama kamar wanda yake marar tsabta,
7 Babu wanda yake kira bisa sunanka
8 Duk da haka, Ubangiji, kai ne Ubanmu.
9 Kada ka yi fushi fiye da kima, ya Ubangiji;
10 Biranenka masu tsarki sun zama hamada;
11 Haikalinmu mai tsarki da kuma mai daraja, inda kakanninmu suka yabe ka,
12 Bayan dukan wannan, ya Ubangiji, ba za ka yi wani abu ba?