Isaías 62

HAUSA

1 Saboda Sihiyona ba zan yi shiru ba,

2 Al’ummai za su ga adalcinki,

3 Za ki zama rawanin daraja a hannun Ubangiji,

4 Ba za a ƙara ce da ke Yasasshiya ba,

5 Kamar yadda saurayi kan auri yarinya,

6 Na sa matsara a kan katangarki, ya Urushalima;

7 kuma kada ku ba shi hutu sai ya kafa Urushalima

8 Ubangiji ya rantse da hannunsa na dama

9 amma waɗanda suka girbe shi za su ci shi

10 Ku wuce, ku wuce ƙofofi!

11 Ubangiji ya yi shela

12 Za a ce da shi Tsattsarkar Mutane,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado