1 Ruhun Ubangiji Mai Iko Duka yana a kaina,
2 don in yi shelar shekarar tagomashin Ubangiji
3 in tanada wa waɗanda suke baƙin ciki a Sihiyona,
4 Za su sāke gina kufai na dā
5 Baƙi za su yi kiwon garkunanki;
6 Za a kuma kira ku firistocin Ubangiji,
7 A maimakon kunyarsu
8 “Gama ni, Ubangiji, ina ƙaunar adalci;
9 Za a san da zuriyarsu a cikin al’ummai
10 Ina jin daɗi ƙwarai a cikin Ubangiji;
11 Gama kamar yadda ƙasa takan sa tsire-tsire su tohu