Isaías 60

HAUSA

1 “Ki tashi, ki haskaka, gama haskenki ya zo,

2 Duba, duhu ya rufe duniya

3 Al’ummai za su zo wurin haskenki,

4 “Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye da ke.

5 Sa’an nan za ki duba ki kuma haskaka

6 Manyan ayarin raƙuma za su cika ƙasar,

7 Dukan garkunan Kedar za su taru a wurinki

8 “Su wane ne waɗannan da suke firiya kamar gizagizai,

9 Babu shakka tsibirai suna dogara gare ni;

10 “Baƙi za su sāke gina katangarki,

11 Ƙofofinki kullum za su kasance a buɗe,

12 Gama al’umma ko masarautar da ba tă bauta miki ba, za tă hallaka;

13 “Darajar Lebanon za tă zo wurinki,

14 ’Ya’ya maza masu zaluntarku za su zo suna rusunawa a gabanki;

15 “Ko da yake an yashe ki aka kuma ƙi ki,

16 Za ki sha madarar al’ummai

17 A maimakon tagulla zan kawo zinariya,

18 Ba za a ƙara jin hayaniyar tashin hankali a ƙasarki ba,

19 Rana ba za tă ƙara zama haskenki a yini ba,

20 Ranarki ba za tă ƙara fāɗuwa ba

21 Sa’an nan dukan mutanenki za su zama masu adalci

22 Mafi ƙanƙanta a cikinki za tă zama dubu,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado