Isaías 59

HAUSA

1 Tabbatacce hannun Ubangiji bai kāsa yin ceto ba,

2 Amma laifofinku sun raba

3 Gama hannuwanku sun ƙazantu da jini,

4 Babu wani mai ce a yi adalci;

5 Suna ƙyanƙyashe ƙwan kāsā

6 Yanar gizo-gizonsu ba amfani don tufa;

7 Ƙafafunsu sukan gaggauta zuwa aikata zunubi;

8 Ba su san hanyar salama ba;

9 Saboda haka gaskiya ta yi nisa da mu,

10 Kamar makafi, sai lallubar bango muke yi,

11 Muna gurnani kamar beyar;

12 Gama laifofinmu suna da yawa a gabanka,

13 tawaye da mūsun Ubangiji,

14 Saboda haka aka kau da yin gaskiya

15 Gaskiya ta ɓace gaba ɗaya,

16 Ya ga cewa babu wani,

17 Ya yafa sulke a matsayin rigar ƙirji,

18 Bisa ga abin da suka yi,

19 Daga yamma, mutane za su ji tsoron Ubangiji,

20 “Mai fansa zai zo Sihiyona,

21 “Game da ni dai, ga alkawarina da su,” in ji Ubangiji. “Ruhuna, wanda yake a kanka, da kuma maganata da na sa a bakinka ba za tă rabu da bakinka ba, ko daga bakunan ’ya’yanka ba, ko kuwa daga bakunan zuriyarsu ba daga wannan lokaci zuwa gaba da kuma har abada,” in ji Ubangiji.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado