1 “Ku yi ihu da ƙarfi, ba ƙaƙƙautawa.
2 Gama kowace rana suna nemana;
3 Suna cewa, ‘Don me muka yi azumi,
4 Azuminku yakan ƙare a faɗa da kuma hargitsi,
5 Irin azumin da na zaɓa ke nan,
6 “Irin azumin da na zaɓa shi ne,
7 Ba shi ne ku rarraba abincinku da mayunwata
8 Sa’an nan haskenku zai keto kamar ketowar alfijir,
9 Sa’an nan za ku yi kira, Ubangiji kuma zai amsa;
10 in kuma kuka ɗauki lokaci kuka ƙosar da mayunwata
11 Ubangiji zai bishe ku kullum;
12 Mutanenku za su sāke gina kufai na da
13 “In kun kiyaye ƙafafunku daga take Asabbaci
14 sa’an nan za ku yi farin ciki a cikin Ubangiji,