Isaías 53

HAUSA

1 Wa ya gaskata saƙonmu

2 Ya yi girma kamar dashe marar ƙarfi,

3 Mutane suka rena shi suka ƙi shi,

4 Tabbatacce ya ɗauki cututtukanmu

5 Amma aka yi masa rauni saboda laifofinmu,

6 Dukanmu, muna kama da tumakin da suka ɓata,

7 Aka wulaƙanta shi aka kuma yi masa azaba,

8 Da wulaƙanci da kuma hukunci aka ɗauke shi aka tafi.

9 Aka yi jana’izarsa tare da mugaye,

10 Duk da haka nufin Ubangiji ne a ƙuje shi yă kuma sa yă sha wahala,

11 Bayan wahalar ransa,

12 Saboda haka zan ba shi rabo tare da manya,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado