Isaías 52

HAUSA

1 Ki farka, ki farka, ya Sihiyona,

2 Ki kakkaɓe ƙurarki;

3 Gama ga abin Ubangiji yana cewa,

4 Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa,

5 “Yanzu kuma me nake da shi a nan?”

6 Saboda haka mutanena za su san sunana;

7 Me ya fi wannan kyau a kan duwatsu

8 Ki kasa kunne! Masu tsaronki sun tā da muryoyinsu;

9 Ku ɓarke cikin waƙoƙin farin ciki gaba ɗaya,

10 Ubangiji zai nuna hannunsa mai tsarki a fili

11 Ku fita, ku fita daga can!

12 Amma ba za ku fita a gaggauce ba

13 Duba, bawana zai aikata abubuwa da hikima;

14 Kamar dai yadda aka kasance da mutane masu yawa waɗanda suka giggice sa’ad da suka gan shi,

15 haka zai ba al’ummai masu yawa mamaki,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado