1 Ki farka, ki farka, ya Sihiyona,
2 Ki kakkaɓe ƙurarki;
3 Gama ga abin Ubangiji yana cewa,
4 Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa,
5 “Yanzu kuma me nake da shi a nan?”
6 Saboda haka mutanena za su san sunana;
7 Me ya fi wannan kyau a kan duwatsu
8 Ki kasa kunne! Masu tsaronki sun tā da muryoyinsu;
9 Ku ɓarke cikin waƙoƙin farin ciki gaba ɗaya,
10 Ubangiji zai nuna hannunsa mai tsarki a fili
11 Ku fita, ku fita daga can!
12 Amma ba za ku fita a gaggauce ba
13 Duba, bawana zai aikata abubuwa da hikima;
14 Kamar dai yadda aka kasance da mutane masu yawa waɗanda suka giggice sa’ad da suka gan shi,
15 haka zai ba al’ummai masu yawa mamaki,