1 “Ki rera, ya ke bakararriya,
2 “Ki fadada wurin tentinki,
3 Gama za ki fadada zuwa dama da hagu;
4 “Kada ki ji tsoro; ba za ki sha kunya ba.
5 Gama Mahaliccinki shi ne mijinki,
6 Ubangiji zai kira
7 “Gama a ɗan ƙanƙanen lokaci na rabu da ke,
8 Cikin fushi mai zafi
9 “A gare ni wannan ya yi kamar kwanakin Nuhu,
10 Ko da duwatsu za su girgiza
11 “Ya ke birni mai shan azaba, wadda hadari ya bulale ki ba a kuma ta’azantar da ke ba,
12 Zan gina hasumiyarki da jan yakutu,
13 Ubangiji zai koya wa dukan ’ya’yanki maza,
14 Da adalci za a kafa ke.
15 In wani ya far miki, ba daga wurina ba ne;
16 “Duba, ni ne wanda na halicci maƙeri
17 ba makamin da aka ƙera don yă cuce ki da zai yi nasara,