1 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
2 Sa’ad da na zo, me ya sa babu kowa?
3 Na suturar da sararin sama da duhu
4 Ubangiji Mai Iko Duka ya ba ni harshen umarni,
5 Ubangiji Mai Iko Duka ya buɗe kunnuwana,
6 Na ba da bayana ga masu dūkana,
7 Gama Ubangiji Mai Iko Duka zai taimake ni,
8 Gama shi da zai tabbatar da ni, marar laifi ne yana kusa.
9 Ubangiji Mai Iko Duka ne zai taimake ni.
10 Wane ne a cikinku yake tsoron Ubangiji
11 Amma yanzu fa, dukanku waɗanda kuke ƙuna wuta