1 Bel ya rusuna, Nebo ya durƙusa ƙasa;
2 Sun durƙusa suka kuma rusuna tare;
3 “Ku kasa kunne gare ni, ya ku gidan Yaƙub,
4 Har lokacin da kuka tsufa kuka yi furfura
5 “Da wa za ku kwatanta ni ko ku ɗauka daidai da ni?
6 Waɗansu sukan zubar da zinariya daga jaka
7 Sukan daga shi a kafaɗunsu su kuma ɗauke shi;
8 “Ku tuna da wannan, ku sa shi a zuciya,
9 Ku tuna da abubuwan da suka riga suka faru, waɗannan na tun dā;
10 Nakan sanar da ƙarshe tun daga farko,
11 Daga gabas na kira tsuntsun da yake farauta;
12 Ku kasa kunne, ku masu taurinkai,
13 Ina kawo adalcina kusa,