Isaías 47

HAUSA

1 “Ki gangara, ki zauna a ƙura,

2 Ɗauki dutsen niƙa ki niƙa gari;

3 Tsirararki zai bayyana

4 Mai Fansarmu, Ubangiji Maɗaukaki shi ne sunansa,

5 “Zauna shiru, tafi cikin duhu,

6 Na yi fushi da mutanena

7 Kika ce, ‘Zan ci gaba har abada,

8 “To, yanzu fa, ki kasa kunne, ke mai ƙaunar nishaɗi,

9 Duk waɗannan za su sha kanki

10 Kin dogara a muguntarki

11 Bala’i zai fāɗo a kanki,

12 “Ki dai ci gaba, da sihirinki

13 Dukan shawarwarin da kika samu sun dai gajiyar da ke ne kawai!

14 Tabbas suna kama da bunnu;

15 Abin da za su iya yi miki ke nan kawai,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado