1 Duba, sarki zai yi mulki cikin adalci
2 Kowane mutum zai zama kamar wurin fakewa daga iska
3 Sa’an nan idanun waɗanda suka gani ba za su ƙara rufewa ba,
4 Zuciya marasa haƙuri za su sani su kuma fahimta,
5 Ba za a ƙara ce da wawa mai girma ba
6 Gama wawa maganar wauta yakan yi,
7 Matakan mazambaci mugaye ne,
8 Amma mutumin kirki kan yi shirye-shirye masu kirki,
9 Ku matan da kuke zaman jin daɗi,
10 Cikin ɗan lokaci ƙasa da shekara guda
11 Ku yi rawar jiki, ku mata masu jin daɗi,
12 Ku bugi ƙirjinku don gonaki masu kyau
13 da kuma don ƙasar mutanena,
14 Za a ƙyale kagarar,
15 sai an zubo Ruhu a kanmu daga sama,
16 Aikin gaskiya zai zauna a hamada
17 Aikin adalci zai zama salama;
18 Mutanena za su zauna lafiya a wuraren salama,
19 Ko da yake ƙanƙara za tă fāɗo a jeji,
20 zai zama muku da albarka,