1 Kaiton waɗanda suka gangara zuwa Masar don neman taimako,
2 Shi ma yana da hikima kuma zai iya kawo masifa;
3 Amma Masarawa mutane ne ba Allah ba;
4 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini,
5 Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama
6 Ku dawo gare shi ku da kuka yi masa babban tayarwa, ya Isra’ilawa.
7 Gama a wannan rana kowannenku zai ƙi gumakan azurfa da zinariya da hannuwanku masu zunubi suka yi.
8 “Za a karkashe Assuriyawa da takobin da ba na yin mutum ba;
9 Kagararsu za tă fāɗi saboda razana;