Isaías 31

HAUSA

1 Kaiton waɗanda suka gangara zuwa Masar don neman taimako,

2 Shi ma yana da hikima kuma zai iya kawo masifa;

3 Amma Masarawa mutane ne ba Allah ba;

4 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini,

5 Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama

6 Ku dawo gare shi ku da kuka yi masa babban tayarwa, ya Isra’ilawa.

7 Gama a wannan rana kowannenku zai ƙi gumakan azurfa da zinariya da hannuwanku masu zunubi suka yi.

8 “Za a karkashe Assuriyawa da takobin da ba na yin mutum ba;

9 Kagararsu za tă fāɗi saboda razana;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado