Isaías 27

HAUSA

1 A wannan rana,

2 A wannan rana,

3 Ni, Ubangiji na lura da ita;

4 Ban yi fushi ba.

5 Ko kuma bari su zo wurina don mafaka;

6 A kwanaki masu zuwa Yaƙub zai yi saiwa,

7 Ubangiji ya buge shi

8 Ta wurin yaƙi da zaman bauta ka hukunta shi,

9 A ta haka fa, za a yi kafarar laifin Yaƙub,

10 Birni mai katanga ya zama kufai,

11 Sa’ad da rassanta suka bushe, sai su kakkarye su

12 A wannan rana Ubangiji zai tankaɗe daga Yuferites mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.

13 Kuma a wannan rana zai busa ƙaho mai kāra sosai. Waɗanda suke mutuwa a Assuriya da kuma waɗanda aka kai zaman bauta a Masar za su zo su kuma yi wa Ubangiji sujada a dutse mai tsarki a Urushalima.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado