1 A wannan rana,
2 A wannan rana,
3 Ni, Ubangiji na lura da ita;
4 Ban yi fushi ba.
5 Ko kuma bari su zo wurina don mafaka;
6 A kwanaki masu zuwa Yaƙub zai yi saiwa,
7 Ubangiji ya buge shi
8 Ta wurin yaƙi da zaman bauta ka hukunta shi,
9 A ta haka fa, za a yi kafarar laifin Yaƙub,
10 Birni mai katanga ya zama kufai,
11 Sa’ad da rassanta suka bushe, sai su kakkarye su
12 A wannan rana Ubangiji zai tankaɗe daga Yuferites mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.
13 Kuma a wannan rana zai busa ƙaho mai kāra sosai. Waɗanda suke mutuwa a Assuriya da kuma waɗanda aka kai zaman bauta a Masar za su zo su kuma yi wa Ubangiji sujada a dutse mai tsarki a Urushalima.