1 A wannan rana za a rera wannan waƙa a ƙasar Yahuda.
2 A buɗe ƙofofi
3 Za ka kiyaye shi da cikakken salama
4 Ku dogara ga Ubangiji,
5 Yakan ƙasƙantar da waɗanda suke zama a bisa
6 Ƙafafu sukan tattake ta,
7 Hanyar masu adalci sumul take;
8 I, Ubangiji, cikin tafiya a hanyar dokokinka,
9 Raina yana marmarinka da dare;
10 Ko da yake akan nuna wa mugaye alheri,
11 Ya Ubangiji an ɗaga hannunka sama,
12 Ubangiji ka kafa salama dominmu;
13 Ya Ubangiji, Allahnmu, waɗansu iyayengiji ban da kai sun yi mulki a kanmu,
14 Yanzu duk sun mutu, ba za su ƙara rayuwa ba;
15 Ka fadada al’umma, ya Ubangiji;
16 Ubangiji, sun zo gare ka a cikin damuwarsu;
17 Kamar mace mai ciki da take gab da haihuwa
18 Muna da ciki, mun yi ta murɗewa saboda zafi,
19 Amma matattunka za su rayu;
20 Ku tafi, mutanena, ku shiga ɗakunanku
21 Duba, Ubangiji yana fitowa daga mazauninsa