1 Ya Ubangiji, kai ne Allahna; zan ɗaukaka ka in kuma yabi sunanka,
2 Ka mai da birnin tsibin tarkace,
3 Saboda haka mutane masu ƙarfi za su girmama ka;
4 Kai ka zama mafakar matalauta, mafaka don mabukata cikin damuwa,
5 kuma kamar zafin hamada.
6 A kan wannan dutse Ubangiji Maɗaukaki zai shirya bikin abinci mai kyau don dukan mutane,
7 A wannan dutse zai kawar da
8 zai haɗiye mutuwa har abada.
9 A wannan rana za su ce,
10 Hannun Ubangiji zai zauna a kan wannan dutse;
11 Za su buɗe hannuwansa a cikinsa,
12 Zai rurrushe manyan katangar kagaru