Isaías 25

HAUSA

1 Ya Ubangiji, kai ne Allahna; zan ɗaukaka ka in kuma yabi sunanka,

2 Ka mai da birnin tsibin tarkace,

3 Saboda haka mutane masu ƙarfi za su girmama ka;

4 Kai ka zama mafakar matalauta, mafaka don mabukata cikin damuwa,

5 kuma kamar zafin hamada.

6 A kan wannan dutse Ubangiji Maɗaukaki zai shirya bikin abinci mai kyau don dukan mutane,

7 A wannan dutse zai kawar da

8 zai haɗiye mutuwa har abada.

9 A wannan rana za su ce,

10 Hannun Ubangiji zai zauna a kan wannan dutse;

11 Za su buɗe hannuwansa a cikinsa,

12 Zai rurrushe manyan katangar kagaru

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado