Isaías 23

HAUSA

1 Abin da Allah ya faɗa game da Taya.

2 Ku yi shiru, ku mutanen tsibiri

3 A manyan ruwaye

4 Ki ji kunya, ya ke Sidon, da ke kuma, kagarar teku,

5 Sa’ad da magana ta kai Masar,

6 Ku haye zuwa Tarshish;

7 Wannan ce birnin murnanku,

8 Wane ne ya ƙulla wannan a kan Taya

9 Ubangiji Maɗaukaki ya ƙulla shi,

10 Ki nome ƙasarki har zuwa wajen Nilu,

11 Ubangiji ya miƙa hannunsa a bisa teku

12 Ya ce, “Ba za ki ƙara yin murna ba,

13 Dubi ƙasar Babiloniyawa,

14 Ku yi kuka mai zafi, ku jiragen ruwan Tarshish;

15 A wannan lokaci za a manta da Taya har shekaru saba’in, tsawon rayuwar sarki. Amma a ƙarshen waɗannan shekaru saba’in, zai zama wa Taya kamar yadda yake a waƙar karuwa cewa,

16 “Ɗauki garaya, ki ratsa birni,

17 A ƙarshen shekaru saba’in, Ubangiji zai magance Taya. Za tă koma ga aikinta na karuwanci za tă kuma yi kasuwancinta da dukan mulkokin duniya.

18 Duk da haka za a keɓe ribarta da kuɗin shigarta wa Ubangiji; ba za a yi ajiyarsu ko a ɓoye su. Ribarta za tă tafi ga waɗanda suke yi wa Ubangiji sujada, don su sami yalwataccen abinci da tufafi masu kyau.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado