1 Abin da Allah ya faɗa game da Taya.
2 Ku yi shiru, ku mutanen tsibiri
3 A manyan ruwaye
4 Ki ji kunya, ya ke Sidon, da ke kuma, kagarar teku,
5 Sa’ad da magana ta kai Masar,
6 Ku haye zuwa Tarshish;
7 Wannan ce birnin murnanku,
8 Wane ne ya ƙulla wannan a kan Taya
9 Ubangiji Maɗaukaki ya ƙulla shi,
10 Ki nome ƙasarki har zuwa wajen Nilu,
11 Ubangiji ya miƙa hannunsa a bisa teku
12 Ya ce, “Ba za ki ƙara yin murna ba,
13 Dubi ƙasar Babiloniyawa,
14 Ku yi kuka mai zafi, ku jiragen ruwan Tarshish;
15 A wannan lokaci za a manta da Taya har shekaru saba’in, tsawon rayuwar sarki. Amma a ƙarshen waɗannan shekaru saba’in, zai zama wa Taya kamar yadda yake a waƙar karuwa cewa,
16 “Ɗauki garaya, ki ratsa birni,
17 A ƙarshen shekaru saba’in, Ubangiji zai magance Taya. Za tă koma ga aikinta na karuwanci za tă kuma yi kasuwancinta da dukan mulkokin duniya.
18 Duk da haka za a keɓe ribarta da kuɗin shigarta wa Ubangiji; ba za a yi ajiyarsu ko a ɓoye su. Ribarta za tă tafi ga waɗanda suke yi wa Ubangiji sujada, don su sami yalwataccen abinci da tufafi masu kyau.