Isaías 22

HAUSA

1 Abin da Allah ya faɗa game da Kwarin Wahayi.

2 Ya kai gari cike da hayaniya,

3 Dukan shugabanninki sun gudu gaba ɗaya;

4 Saboda haka na ce, “Ƙyale ni kurum;

5 Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, yana da ranar

6 Elam ya ɗauki kwari da baka,

7 Kwarurukanku mafi kyau sun cika da kekunan yaƙi,

8 An rurrushe kāriyar Yahuda,

9 kuka ga cewa Birnin Dawuda

10 Kuka ƙirga gine-gine a Urushalima

11 Kuka gina matarar ruwa tsakanin katanga biyu

12 Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki

13 Amma duba, sai ga shi kuna farin ciki kuna kuma murna,

14 Ubangiji Maɗaukaki ya bayyana wannan a kunnena cewa, “Har ranar mutuwarka ba za a yi kafarar wannan zunubi ba,” in ji mai girma Ubangiji Maɗaukaki.

15 Ga abin da Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, ya faɗa,

16 Mene ne kake yi a nan kuma wa ya ba ka izini

17 “Ka yi hankali, Ubangiji yana shirin ya kama ka da ƙarfi

18 Zai dunƙule ka kamar ƙwallo

19 Zan tumɓuke ka daga makaminka,

20 “A wannan rana zan kira bawana, Eliyakim ɗan Hilkiya.

21 Zan rufe shi da rigarka in kuma yi masa ɗamara in miƙa masa ikonka. Zai zama mahaifi ga waɗanda suke zama a Urushalima da kuma gidan Yahuda.

22 Zan sa mabuɗin gidan Dawuda a kafaɗarsa; abin da ya buɗe ba mai rufewa, kuma abin da ya rufe ba mai buɗewa.

23 Zan kafa shi kamar turke a tsayayyen wuri; zai zama mazaunin daraja domin gidan mahaifinsa.

24 Dukan ɗaukakar iyalinsa za tă rataya a kansa daga ’ya’yansa da zuriyarsa har zuwa dukan ƙananan kayan aikinsa, wato, daga kwanoni har zuwa tuluna.

25 “A ranan nan, in ji Ubangiji Maɗaukaki, turken da aka kafa a tsayayyen wuri zai sumɓule; za a sare shi ya fāɗi, za a kuma datse nauyin da yake rataya a kansa.” Ni Ubangiji na faɗa.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado