1 Abin da Allah ya faɗa game da Hamada da take kusa da Teku.
2 An nuna mini mugun wahayi,
3 Game da wannan jikina yana ciwo,
4 Gabana tana ta fāɗuwa,
5 Sun shirya teburori,
6 Ga abin da mai girma ya ce mini,
7 Sa’ad da ya ga kekunan yaƙi
8 Mai tsaron kuma ya yi ihu,
9 Duba, ga wani mutum tafe a keken yaƙin
10 Ya mutanena, an ragargaje ku a masussuka,
11 Abin da Allah ya faɗa game da Duma,
12 Mai tsaro ya amsa,
13 Abin da Allah ya faɗa game da Arabiya.
14 ku kawo ruwa don ƙishirwa;
15 Sun gudu daga takobi,
16 Ga abin da mai girma ya ce mini, “Cikin shekara ɗaya, kamar yadda bawan da aka bautar da shi bisa ga yarjejjeniya zai lissafta, dukan sojojin Kedar za su zo ga ƙarshe.
17 Waɗanda suka yi rai na maharba, jarumawan Kedar, za su zama kaɗan.” Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa.