1 Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.
2 A kwanaki masu zuwa
3 Mutane da yawa za su zo su ce,
4 Zai shari’anta tsakanin al’ummai
5 Ki zo, ya gidan Yaƙub,
6 Ka rabu da mutanenka,
7 Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya;
8 Ƙasarsu ta cika da gumaka;
9 Saboda an jawo mutum ƙasa
10 Ku tafi cikin duwatsu,
11 Za a ƙasƙantar da mai girman kai
12 Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye
13 domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya,
14 domin dukan dogayen duwatsu
15 domin kowace doguwar hasumiya
16 domin kowane jirgin ruwan kasuwanci
17 Za a jawo mai girman kai ƙasa
18 za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.
19 Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu
20 A wannan rana mutane za su zubar wa
21 Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu
22 Ku daina dogara ga mutum,