Isaías 2

HAUSA

1 Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.

2 A kwanaki masu zuwa

3 Mutane da yawa za su zo su ce,

4 Zai shari’anta tsakanin al’ummai

5 Ki zo, ya gidan Yaƙub,

6 Ka rabu da mutanenka,

7 Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya;

8 Ƙasarsu ta cika da gumaka;

9 Saboda an jawo mutum ƙasa

10 Ku tafi cikin duwatsu,

11 Za a ƙasƙantar da mai girman kai

12 Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye

13 domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya,

14 domin dukan dogayen duwatsu

15 domin kowace doguwar hasumiya

16 domin kowane jirgin ruwan kasuwanci

17 Za a jawo mai girman kai ƙasa

18 za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.

19 Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu

20 A wannan rana mutane za su zubar wa

21 Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu

22 Ku daina dogara ga mutum,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado