1 Abin da Allah ya yi magana a kan Mowab shi ne,
2 Dibon ya haura zuwa haikalinta,
3 A tituna sun sa tsummoki a jikunansu;
4 Heshbon da Eleyale sun yi kuka da ƙarfi,
5 Zuciyata ta yi kuka a kan Mowab;
6 Ruwayen Nimrim sun ƙafe
7 Saboda haka dukiyar da suka tara suka kuma ajiye
8 Ƙugin kukansu ya kai ko’ina a iyakar Mowab;
9 Ruwayen Dimon sun cika da jini,