Isaías 12

HAUSA

1 A wannan rana za ku ce,

2 Tabbatacce Allah shi ne mai cetona;

3 Da farin ciki zan ɗebo ruwa

4 A wannan rana za ku ce,

5 Ku rera ga Ubangiji, gama ya aikata manyan abubuwa;

6 Ku tā da murya ku kuma rera don farin ciki, ya ku mutanen Sihiyona,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado